About Us   |   Contact Us   |  
Submission  

Gurbin Ruwa a Magungunan Gargajiya Na Hausawa: Keɓantaccen Nazari a Jahar Kabi

DOI : https://doi.org/10.36349/easjehl.2025.v08i06.008
PDF
HTML
XML

Rayuwar ɗan'adam tana cikin ƙunci da barazana da rashin cikakkiyar walwala da sakewa. Hakan yana faru ne saboda yawaitar wasu cututtuka da suke barazana ga rayuwa tare da saka rayuwa cikin rashin walwala da jin daɗi. Irin wannan yanani shi ya ƙarfafa guiwar masu bincike ga aiwatar da wannan aikin domin zaƙulo wasu magungunan da aka samar ta hanyar ruwa domin magance ire-iren waɗannan cututtuka da suke saka rayuwar ɗan’adam cikin halin ƙunci da al'umma ta samu kanta a ciki. An aiwatar da wannan aiki ta hanyar ziyartar ɗakunan karatu na jami'o'i da kwalejoji, domin nazartar ayyukkan da suka shafi wannan aiki. Hakan ya bayar da madogara shimfiɗa buzun binciken tare da yi masa jagoranci ta hanyar haska masa hanya. Kazalika, an kai ziyara wajen masunta da masu bayar da magungunan gargajiya domin tattaunawa da su, don samun bayanai ingantattu kuma sahihai. An ɗora harsashin wannan aiki kan karin maganar Hausawa da take cewa "Ruwa na ƙasa sai ga wanda bai tona". Hikimar abin shi ne, akwai abubuwa da dama a cikin ruwa da za a iya sarrafawa a samar da magungunan iri-iri da za a iya amfana da su wajen magance cututtuka daban-daban da suke addabar mutane. Sai dai “a rashin sani kaza ta kwana kan dami”, saboda haka “wani zomon a sabara ake barin sa.” An taƙaita farfajiyar wannan bincike kan ruwa da magungunan gargajiyar Bahaushe a Jihar Kabi da take Nijeriya. Don haka wannan ya keɓanta ga nazarin ruwa da yadda ake sarrafa su a samar da magunguna cututtuka da za a iya amtani da su.

TOP EDITORS

OPEN ACCESS JOURNALS

Dr. Afroza Begum

Lecturer, Dept. of Pharmacology and Therapeutics, Shaheed Monsur Ali Medical College & Hospital, Uttara, Dhaka-1230, Bangladesh

BEST AUTHOR

Of The Month

TRACK YOUR ARTICLE

Enter the Manuscript Reference Number (MRN)
Get Details

Contact us


EAS Publisher (East African Scholars Publisher)
Nairobi, Kenya


Phone : +91-9365665504
Whatsapp : +91-8724002629
Email : easpublisher@gmail.com

About Us


EAS Publisher (East African Scholars Publisher) is an international scholar’s publisher for open access scientific journals in both print and online publishing from Kenya. Its aim is to provide scholars ... Read More Here

*This work is licensed under a Creative Commons Attribution-NonCommercial 4.0 International License.

© 2020, All Rights Reserved | SASPR Edu International Pvt. Ltd.

Developed by JM